Tsallake zuwa abun ciki

Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Quotations and Allusions: Romans 9:7, »In Isaac shall thy seed be called.«

3 ayoyi · 252 fannoni

Ayoyi game da Romans 9:7, »In Isaac shall thy seed be called.«

  1. Amma Allah ya ce wa Ibrahim, “Kada hankalinka yă tashi game da yaron nan da kuma baiwarka. Ka saurari duk abin da Saratu ta faɗa maka, saboda ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.

  2. Ba kuwa don su zuriyarsa ne dukansu suka zama ’ya’yan Ibrahim ba. A maimako, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”

  3. ko da yake Allah ya ce masa, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”