Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Quotations and Allusions: John 6:31, »He gave them bread from heaven to eat.«
Ayoyi game da John 6:31, »He gave them bread from heaven to eat.«
ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
Kakannin-kakanninmu sun ci Manna a hamada; kamar yadda yake a rubuce, ‘Ya ba su burodi daga sama su ci.’”