Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Quotations and Allusions: Romans 9:26, »And it shall come to pass, that in the place...«
Ayoyi game da Romans 9:26, »And it shall come to pass, that in the place...«
“Duk da haka Isra’ilawa za su zama kamar yashi a bakin teku, da ba za a iya aunawa ko a ƙirga ba. A inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba ne,’ za a kira su ‘’ya’yan Allah mai rai.’
kuma, “Zai zama cewa a daidai inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba,’ za a ce da su, ‘’ya’yan Allah mai rai.’ ”