Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Quotations and Allusions: Romans 10:13, »For whosoever shall call upon the name...«
Ayoyi game da Romans 10:13, »For whosoever shall call upon the name...«
Amma dukan waɗanda suka nemi Ubangiji za su tsira. Kamar yadda Ubangiji ya ce, gama a Dutsen Sihiyona da Urushalima akwai ceto, a cikin waɗannan da Ubangiji ya kira.
gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”