Skip to content

Issachar

38 ayoyi · 18 'yan gida

Ayoyin da suka ambaci Issachar

Tace bisa littafi
  1. Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar.

  2. ’Ya’yan Liyatu maza, Ruben shi ne ɗan fari na Yaƙub. Sauran su ne, Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar da Zebulun.

  3. ’Ya’yan Issakar maza su ne, Tola, Fuwa, Yoshub da Shimron.

  4. “Issakar doki mai ƙarfi, kwance tsakanin buhunan sirdi.

  5. Issakar, Zebulun da Benyamin;

  6. daga kabilar Issakar, Netanel ɗan Zuwar;

  7. Daga zuriyar Issakar. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.

  8. Jimillar maza daga mutanen Issakar 54,400 ne.

  9. Kabilar Issakar za su yi sansani biye da su. Shugabansu shi ne Netanel ɗan Zuwar.

  10. A rana ta biyu, Netanel ɗan Zuwar, shugaban mutanen Issakar, ya kawo hadayarsa.

  11. Netanel ɗan Zuwar ne shugaban ɓangaren kabilar Issakar,

  12. Igal ɗan Yusuf, daga kabilar Issakar;

  13. Zuriyar Issakar bisa ga kabilansu, daga Tola, kabilar Tolatawa; daga Fuwa, kabilar Fuwayawa;

  14. Waɗannan su ne kabilan Issakar; jimillarsu ta kai 64,300.

  15. Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;

  16. Sa’ad da kuka haye Urdun, sai waɗannan kabilai su tsaya a bisa Dutsen Gerizim su sa wa jama’a albarka, wato, kabilar Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Yusuf da Benyamin.

  17. Game da Zebulun ya ce, “Ka yi farin ciki, Zebulun, a fitowarka, kai kuma Issakar, a cikin tentunanka.

  18. Ƙuri’a ta huɗu ta fāɗa a kan kabilar Issakar, bisa ga iyalansu.

  19. Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Issakar ta samu, bisa ga iyalansu.

  20. Aka kuma ba wa zuriyar Gershon garuruwa goma sha uku daga iyalan kabilan Issakar, Asher, Naftali, da kuma rabin kabilar Manasse a Bashan.

  21. daga kabilar Issakar kuma aka ba su Kishiyon, Daberat,

  22. ’Ya’yan sarautar Issakar suna tare da Debora; I, Issakar yana tare da Barak, yana binsa a guje zuwa kwari. A yankunan Ruben aka kuma bincike zuciya sosai.

  23. Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.

  24. Yehoshafat ɗan Faruwa, shi ne a Issakar;

  25. Ba’asha ɗan Ahiya na gidan Issakar ya yi maƙarƙashiya gāba da shi, ya buge shi a Gibbeton, a wani garin Filistiyawa, yayinda Nadab da dukan Isra’ila suke wa garin kwanto.