Tsallake zuwa abun ciki

Moses

774 ayoyi · 7 'yan gida

Ayoyin da suka ambaci Moses

Tace bisa littafi
  1. Sai Haruna ya amsa wa Musa, “Yau sun miƙa hadayarsu don zunubi da kuma hadayarsu ta ƙonawa a gaban Ubangiji, ga kuma irin waɗannan abubuwa da suka same ni, da a ce na ci hadaya don zunubi yau, da zai yi kyau ke nan a gaban Ubangiji?”

  2. Da Musa ya ji haka, sai ya gamsu.

  3. Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  4. Ubangiji ya ce wa Musa,

  5. Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  6. Ubangiji ya ce wa Musa,

  7. Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  8. Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  9. Ubangiji ya yi magana da Musa bayan mutuwar ’ya’yan Haruna biyu maza waɗanda suka mutu sa’ad da suka kusaci Ubangiji.

  10. Ubangiji ya ce wa Musa, “Faɗa wa ɗan’uwanka Haruna, kada yă riƙa shiga Wuri Mafi Tsarki bayan labule koyaushe, wato, a gaban murfi wanda yake bisa akwatin alkawari, domin kada yă mutu, gama zan bayyana a cikin girgije a kan murfin.

  11. “Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce gare ku. Za a riƙa yin kafara sau ɗaya a shekara saboda dukan zunuban Isra’ilawa.” Aka kuma yi haka, yadda Ubangiji ya umarci Musa.

  12. Ubangiji ya ce wa Musa,

  13. Ubangiji ya ce wa Musa,

  14. Ubangiji ya ce wa Musa,

  15. Ubangiji ya ce wa Musa,

  16. Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci, ’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,

  17. Ubangiji ya ce wa Musa,

  18. Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da ’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.

  19. Ubangiji ya ce wa Musa,

  20. Ubangiji ya ce wa Musa,

  21. Ubangiji ya ce wa Musa,

  22. Ubangiji ya ce wa Musa,

  23. Ubangiji ya ce wa Musa,

  24. Ubangiji ya ce wa Musa,

  25. Ubangiji ya ce wa Musa,