Gershom
Ayoyin da suka ambaci Gershom
Ziffora ta haifi wa Musa ɗa, ya kuma raɗa masa suna Gershom cewa, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa.”
da ’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;
’Ya’yan Musa maza su ne, Gershom da Eliyezer.
Zuriyar Gershom su ne, Shebuwel ne ɗan fari.
Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.