Tsallake zuwa abun ciki

Gershom

5 ayoyi · 4 'yan gida

Ayoyin da suka ambaci Gershom

  1. Ziffora ta haifi wa Musa ɗa, ya kuma raɗa masa suna Gershom cewa, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa.”

  2. da ’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;

  3. ’Ya’yan Musa maza su ne, Gershom da Eliyezer.

  4. Zuriyar Gershom su ne, Shebuwel ne ɗan fari.

  5. Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.