Tsallake zuwa abun ciki

Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da The Levites

255 ayoyi · 63 fannoni

Mahimman ayoyin Littafi Mai Tsarki

Tace bisa littafi
  1. Na Gershom su ne, Libni, Yahat, Zimma,

  2. Yowa, Iddo, Zera da Yeyaterai.

  3. Zuriyar Kohat su ne, Amminadab, Kora, Assir,

  4. Elkana, Ebiyasaf, Assir,

  5. Tahat, Uriyel, Uzziya da Shawulu.

  6. Zuriyar Elkana su ne, Amasai, Ahimot,

  7. Elkana, Zofai, Nahat,

  8. Eliyab Yeroham, Elkana da Sama’ila.

  9. ’Ya’yan Sama’ila maza su ne, Yowel ɗan fari da Abiya ɗa na biyu.

  10. Zuriyar Merari su ne, Mali, Libni, Shimeyi, Uzza,

  11. Shimeya, Haggiya da Asahiya.

  12. Waɗannan su ne mutanen da Dawuda ya sa su lura da waƙa a cikin gidan Ubangiji bayan da aka kawo akwatin alkawari yă huta a can.

  13. Suka yi hidima da waƙa a gaban tabanakul, Tentin Sujada, sai da Solomon ya gina haikalin Ubangiji a Urushalima. Suka yi ayyukansu bisa ga ƙa’idodin da aka shimfiɗa musu.

  14. Ga mutanen da suka yi hidimar, tare da ’ya’yansu maza. Daga mutanen Kohat akwai, Heman, mawaƙi ɗan Yowel, ɗan Sama’ila,

  15. ɗan Elkana, ɗan Yeroham, ɗan Eliyel, ɗan Towa,

  16. ɗan Zuf, ɗan Elkana, ɗan Mahat, ɗan Amasai,

  17. ɗan Elkana, ɗan Yowel, ɗan Azariya, ɗan Zefaniya

  18. ɗan Tahat, ɗan Assir, ɗan Ebiyasaf, ɗan Kora,

  19. ɗan Izhar, ɗan Kohat, ɗan Lawi, ɗan Isra’ila;

  20. da kuma Asaf ’yan’uwan Heman, waɗanda suka yi hidima a hannun damansa. Asaf ɗan Berekiya, ɗan Shimeya,

  21. ɗan Mika’ilu, ɗan Ba’asehiya, ɗan Malkiya,

  22. ɗan Etni, ɗan Zera, ɗan Adahiya

  23. ɗan Etan, ɗan Zimma, ɗan Shimeyi,

  24. ɗan Yahat, ɗan Gershom, ɗan Lawi;

  25. da kuma daga ’yan’uwansu, mutanen Merari, a hannun hagunsa. Etan ɗan Kishi, ɗan Abdi, ɗan Malluk,