- English
- King James KJV
- Complete Jewish CJB
- World English WEBM
- Berean Standard BSB
- American Standard ASV
- Geneva GNV
- Young's Literal YLT
- Douay-Rheims DRC
- International
- Shqip ALB
- العربية SVD
- বাংলা BN-IRV
- မြန်မာ Judson
- 简体文 CUV-S
- 繁體中文 CUV-T
- Čeština BKR
- Nederlands STVE
- Français LSG
- Deutsch SCH
- Ελληνικά Vamvas
- ગુજરાતી GU-IRV
- Hausa HCB
- עברית Hebrew
- हिन्दी HCV
- Magyar KAROLI
- Bahasa Indonesia INDO-TB
- Italiano Diodati
- 日本語 Kougo
- 한국어 Korean
- മലയാളം MAL
- मराठी MRCV
- Norsk DNB
- فارسی OPV
- Polski BG
- Português Almeida
- Română Cornilescu
- Русский Synodal
- Español RVG
- Kiswahili Neno
- Svenska SV1917
- Tagalog TAG-ADB
- தமிழ் TCV
- తెలుగు TSA
- ภาษาไทย THAI-KJV
- Українська Ohienko
- Tiếng Việt CADMAN
- Yorùbá YCB
An naɗa shugabannin rabon ƙasa
Ƙidaya 34:16-29
16
Ubangiji ya ce wa Musa,
17
“Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
18
Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
19
“Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
20
Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
21
Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
22
Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
23
Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
24
Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
25
Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
26
Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
27
Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
28
Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
29
Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.
Settings