Zum Inhalt springen
Ƙidaya 34:19-29

Ƙidaya 34:19-29

19
“Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
20
Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
21
Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
22
Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
23
Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
24
Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
25
Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
26
Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
27
Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
28
Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
29
Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options