Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 19:1-2

Isra’ila ya isa Dutsen Sinai

Fitowa 19:1-2
1
A rana ta farko a cikin watan uku bayan da Isra’ilawa suka bar Masar, a wannan rana, suka iso Hamadar Sinai.
2
Bayan da suka tashi daga Refidim, suka shiga Hamadar Sinai, sai Isra’ilawa suka yi sansani a gaban dutsen.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options