Tsallake zuwa abun ciki

Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Gideon: Avenges himself upon the people of Succoth

4 ayoyi · 14 fannoni

Ayoyi game da Avenges himself upon the people of Succoth

  1. Ya kama wani saurayin Sukkot ya tambaye shi, saurayin kuwa ya rubuta masa dukan sunayen shugabanni saba’in da bakwai na Sukkot, da dattawan garin.

  2. Sa’an nan Gideyon ya zo ya ce wa mutanen Sukkot, “To, ga Zeba da Zalmunna, waɗanda kuka yi mini ba’a kuna cewa, ‘Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Me zai sa mu ba mutanenka da suka gaji burodi?’ ”

  3. Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.

  4. Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.