Tsallake zuwa abun ciki

Jezreel

3 verses

32.5500, 35.3300 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Jezreel

  1. Mutanen Yusuf suka amsa suka ce, “Ƙasar kan tudu ba ta ishe mu ba, ga kuma Kan’aniyawan da suke zama a filin, da waɗanda suke Bet-Sheyan da ƙauyukanta, da waɗanda suke Kwarin Yezireyel, duk suna da keken yaƙin ƙarfe.”

  2. To, dukan Midiyawa, Amalekawa da sauran mutanen gabashi suka haɗa ƙarfi suka ƙetare Urdun suka kafa sansani a Kwarin Yezireyel.

  3. A wannan rana zan karye ƙarfin Isra’ila a Kwarin Yezireyel.”