Skip to content

Hor

10 verses

30.3100, 35.4000 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Hor

  1. Dukan Jama’ar Isra’ilawa suka tashi daga Kadesh, suka zo Dutsen Hor.

  2. A Dutsen Hor, kusa da iyakar Edom, Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  3. Ka kawo Haruna da ɗansa Eleyazar, ka kai su a bisan Dutsen Hor.

  4. Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarta. Suka hau Dutsen Hor a idon dukan jama’a.

  5. Suka kama hanya daga Dutsen Hor ta hanya zuwa Jan Teku, don su kauce wa Edom. Amma mutane suka rasa haƙuri a hanya;

  6. Suka tashi daga Kadesh, suka yi sansani a Dutsen Hor, a iyakar Edom.

  7. Bisa ga umarni Ubangiji, Haruna firist, ya hau Dutsen Hor, inda ya mutu a rana ta fari ga watan biyar, a shekara ta arba’in, bayan Isra’ilawa suka fito daga Masar.

  8. Haruna yana da shekara ɗari da ashirin da uku, sa’ad da ya mutu a Dutsen Hor.

  9. Suka tashi daga Dutsen Hor, suka yi sansani a Zalmona.

  10. A can kan dutsen da ka hau za ka mutu a kuma tara ka ga mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya mutu a Dutsen Hor aka kuma tara shi ga mutanensa.