Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 83:9-12

Addu’ar neman hukunci bisa ayyukan dā

Zabura 83:9-12
9
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options