Skip to content
Zabura 83:6-8

Zabura 83:6-8

6
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options