Skip to content
Zabura 83:6-8

Haɗin gwiwar al’ummai maƙiya

Zabura 83:6-8
6
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. Sela
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options