9
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”