Skip to content

Luz

6 verses

31.9300, 35.2200 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Luz

  1. Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.

  2. Yaƙub da dukan mutanen da suke tare da shi suka zo Luz (wato, Betel) a ƙasar Kan’ana.

  3. Yaƙub ya ce wa Yusuf, “Allah Maɗaukaki ya bayyana gare ni a Luz a ƙasar Kan’ana, a can ya albarkace ni

  4. Ya ci gaba daga Betel (wato, Luz), ya zarce zuwa sashen Arkitawa na Atarot,

  5. Daga can ta ƙetare zuwa gangaren Luz a kudu (wato, Betel), ta wuce zuwa Atarot Adda a tudun arewa na kwarin Bet-Horon.

  6. Sa’ad da suka aike mutane don su leƙi asirin Betel (da dā ake kira Luz),