Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 60:6-8

Maganar sarautar Allah

Zabura 60:6-8
6
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
7
Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
8
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options