Tsallake zuwa abun ciki
Nehemiya 11:1-2

Sake Cika Urushalima da Mazauna

Nehemiya 11:1-2
1
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options