Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 10:17-18

Shiri don Yaƙi da Ammon

Mahukunta 10:17-18
17
Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
18
Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options