Yoshuwa 19:40-46
40
Ƙuri’a ta bakwai ta fāɗa a kan kabilar Dan, bisa ga iyalansu.
41
Ƙasarsu ta gādo ta haɗa da, Zora, Eshtawol, Ir Shemesh,
42
Shalim, Aiyalon, Itla,
44
Elteke, Gibbeton, Ba’alat,
45
Yehud, Bene-Berak, Gat-Rimmon,
46
Me Yarkon da Rakkon tare da sashen da yake fuskantar Yaffa.