Skip to content
Yoshuwa 19:32-37

Yoshuwa 19:32-37

32
Ƙuri’a ta shida ta fāɗa a kan kabilar Naftali, bisa ga iyalansu.
33
Iyakarsu ta kama daga Helef, daga babban itacen Mamre nan da yake a Za’anannim, ta wuce Adami Nekeb da Yabneyel zuwa Lakkum, ta kuma ƙarasa a Urdun.
34
Iyakar kuma ta juya yamma ta cikin Aznot-Tabo ta ɓulla a Hukkok. Ta taɓa Zebulun a kudu, Asher a yamma, da kuma Urdun a gabas.
35
Biranen da suke da katanga su ne Ziddim, Zer, Hammat, Rakkat, Kinneret,
36
Adama, Rama, Hazor,
37
Kedesh, Edireyi, En Hazor,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options