Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 10:8-12

Sabanin halitta da hallaka

Ayuba 10:8-12
8
“Da hannuwanka ka ƙera ni, kai ka halicce ni. Yanzu kuma kai za ka juya ka hallaka ni?
9
Ka tuna cewa ka mulmula ni kamar yumɓu. Yanzu za ka mai da ni in zama ƙura kuma?
10
Ba kai ka zuba ni kamar madara ba, na daskare kamar cuku.
11
Ka rufe ni da tsoka da fata, ka harhaɗa ni da ƙasusuwa da jijiyoyi?
12
Ka ba ni rai ka kuma yi mini alheri, kuma cikin tanadinka ka kula da ruhuna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options