Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 20:17-18

Ibrahim ya roƙi Allah saboda Abimelek

Farawa 20:17-18
17
Sai Ibrahim ya yi addu’a ga Allah, Allah kuma ya warkar da Abimelek, da matarsa da bayinsa mata domin su haihu,
18
gama Ubangiji ya rufe kowace mahaifa a gidan Abimelek saboda Saratu, matar Ibrahim.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options