Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 22:16-17

Dokokin lalata ta fasikanci

Fitowa 22:16-17
16
“Idan mutum ya ruɗe budurwa, wadda ba wanda yake nemanta, ya kuma kwanta da ita, dole yă biya kuɗin aurenta, za tă kuma zama matarsa.
17
In mahaifinta ya ƙi yă ba da ita ga mutumin, dole mutumin yă biya dukiya daidai da abin da akan biya domin budurwai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options