Skip to content
Fitowa 22:18-20

Fitowa 22:18-20

18
“Kada ku bar maiya da rai.
19
“Duk mutumin da ya yi jima’i da dabba dole a kashe shi.
20
“Duk wanda ya yi hadaya ga wani allah ban da Ubangiji, dole a hallaka shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options