Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 60:9-12

Sabon roƙon nasara

Zabura 60:9-12
9
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options