Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 51:13-15

Alwashin yabo da shaida

Zabura 51:13-15
13
Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka, masu zunubi kuma za su komo gare ka.
14
Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah, Allahn da ya cece ni, harshena kuwa zai rera adalcinka.
15
Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana, bakina kuwa zai furta yabonka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options