Skip to content
Zabura 51:16-17

Zabura 51:16-17

16
Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
17
Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options