Skip to content
Zabura 51:16-17

Hadaya da Allah yake karɓa

Zabura 51:16-17
16
Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
17
Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options