Skip to content
Zabura 51:18-19

Zabura 51:18-19

18
Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara; ka gina katangar Urushalima.
19
Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci, hadayun ƙonawa ɗungum don su faranta ka; sa’an nan za a miƙa bijimai a bagadenka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options