Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 44:23-26

Roƙon matsananci ga sa hannun Allah

Zabura 44:23-26
23
Ka farka, ya Ubangiji! Don me kake barci? Ta da kanka! Kada ka ƙi mu har abada.
24
Me ya sa ka ɓoye fuskarka ka manta da azabanmu da kuma danniyar da ake mana?
25
An kai mu ƙasa zuwa ƙura; jikunanmu sun manne da ƙasa.
26
Ka tashi ka taimake mu; ka cece mu saboda ƙaunarka marar ƙarewa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options