Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 38:21-22

Roƙon gaggawa don ceto

Zabura 38:21-22
21
Ya Ubangiji, kada ka yashe ni; kada ka yi nesa da ni, ya Allahna.
22
Zo da sauri ka taimake ni, Ya Ubangiji Mai Cetona.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options