Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 3:7-8

Addu’ar neman ceton Allah

Zabura 3:7-8
7
Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
8
Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options