Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 137:5-6

Rantsuwar Aminci Marar Ƙarewa ga Sihiyona

Zabura 137:5-6
5
In na manta da ke, ya Urushalima, bari hannuna na dama manta da iyawarsa.
6
Bari harshena yă manne wa rufin bakina in ban tuna da ke ba, in ban so Urushalima farin cikin mafi girma ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options