Tsallake zuwa abun ciki
Karin Magana 2:16-19

Hikima Tana Kariya Daga Matar Mazinaciya

Karin Magana 2:16-19
16
Zai kiyaye ku kuma daga mazinaciya, daga mace mai lalata, mai ƙoƙarin kama ka da daɗin bakinta,
17
wadda ta bar mijin ƙuruciyarta ta kuma ƙyale alkawarin da ta yi a gaban Allah.
18
Gama gidanta yana kai ga mutuwa hanyarta kuma ga ruhohin matattu.
19
Duk wanda ya ziyarce ta ba ya ƙara komowa ba zai ƙara komowa ga hanyar rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options