Tsallake zuwa abun ciki
Ƙidaya 30:1-2

Gabatarwa ga dokar rantsuwa

Ƙidaya 30:1-2
1
Musa ya ce wa shugabannin kabilan Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.
2
Sa’ad da mutum ya yi wa Ubangiji alkawari, ko kuwa ya rantse zai yi wani abu, kada yă ƙi cika maganarsa, amma yă cika kome da ya faɗa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options