Tsallake zuwa abun ciki
Luka 21:20-23

Luka 21:20-23

20
“In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
21
A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
22
Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
23
Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon ’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options