Skip to content
Yoshuwa 19:17-22

Yoshuwa 19:17-22

17
Ƙuri’a ta huɗu ta fāɗa a kan kabilar Issakar, bisa ga iyalansu.
18
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Yezireyel, Kessulot, Shunem,
19
Hafarayim, Anaharat,
20
Rabbat, Kishiyon, Ebez,
21
Remet, En Gannim, En Hadda da Bet-Fazez.
22
Iyakar ta taɓa Tabor Shahazuma da Bet-Shemesh ta kuma ƙarasa a Urdun. Duka-duka garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options