Skip to content
Yoshuwa 19:17-23

Yoshuwa 19:17-23

17
Ƙuri’a ta huɗu ta fāɗa a kan kabilar Issakar, bisa ga iyalansu.
18
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Yezireyel, Kessulot, Shunem,
19
Hafarayim, Anaharat,
20
Rabbat, Kishiyon, Ebez,
21
Remet, En Gannim, En Hadda da Bet-Fazez.
22
Iyakar ta taɓa Tabor Shahazuma da Bet-Shemesh ta kuma ƙarasa a Urdun. Duka-duka garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
23
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Issakar ta samu, bisa ga iyalansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options