Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 9:22-24

Allah yana hallaka marar laifi da mugu

Ayuba 9:22-24
22
Ba bambanci; shi ya sa na ce, ‘Yana hallaka marasa laifi da kuma mugaye.’
23
Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
24
Lokacin da ƙasa ta faɗa a hannun mugaye, yakan rufe idanun masu shari’a. In ba shi ba wa zai yi wannan?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options