Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 38:36-38

Madogarar hikima da tanadin Allah

Ayuba 38:36-38
36
Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
37
Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
38
sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options