Skip to content
Ayuba 38:39-41

Ayuba 38:39-41

39
“Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
40
Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
41
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da ’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options