Skip to content
Ayuba 36:22-24

Ayuba 36:22-24

22
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
23
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
24
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options