Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 30:16-19

Tsananin wahalar jiki

Ayuba 30:16-19
16
“Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
17
Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
18
A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
19
Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options