Ƙorafi a kan zaluncin Allah
20
“Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
21
Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
22
Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
23
Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
24
“Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Settings