Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 56:1-2

Kira ga adalci da biyayya

Ishaya 56:1-2
1
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku riƙe gaskiya ku yi abin da yake daidai, gama cetona yana kusa za a kuma bayyana adalcina nan da nan.
2
Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan, mutumin da ya riƙe kam yana kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba, yana kuma kiyaye kansa daga yin mugun abu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options