Skip to content
Hosiya 6:7-11

Hosiya 6:7-11

7
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options