Tsallake zuwa abun ciki
Hosiya 13:7-8

Tsananin Hukuncin Allah

Hosiya 13:7-8
7
Saboda haka zan hau kansu kamar zaki, zan ɓuya a bakin hanya kamar damisa.
8
Kamar beyar da aka ƙwace mata ’ya’yanta, zan fāɗa musu in ɓarke su. Kamar zaki zan cinye su; kamar naman jeji zan yayyage su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options