Skip to content
Hosiya 13:4-6

Allah Kaɗai ne Mai Ceto

Hosiya 13:4-6
4
“Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
5
Na lura da ku a hamada, cikin ƙasar mai ƙunar zafi.
6
Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi; sa’ad da suka ƙoshi, sai suka fara taƙama; sai suka manta da ni.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options